HadeethEnc · 1.25.0
Wanda ya cutar Allah Zai haɗa shi da sakamakon cutar, wanda ya tsananta Allah Zai haɗa shi da sakamakon tsanantawar
Available translations
Choose an available translation of this Hadeeth
01
Hadeeth text
Daga Abu Sirmah - Allah Ya yarda da shi - cewa manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - ya ce: "Wanda ya cutar Allah Zai haɗa shi da sakamakon cutar, wanda ya tsananta Allah Zai haɗa shi da sakamakon tsanantawar".
02
Explanation
Annabi -tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - ya yi gargaɗi game ga shigar da cuta ga musulmi, ko riskar da wahala a gareshi a kowane al'amari daga al'amauransa; a ransa ko a dukiyarsa ko a iyalansa, kuma cewa wanda ya aikata hakan Zai yi masa sakayya, Zaiyi masa uƙuba daga jinsin aikinsa.
03
Benefits
Haramcin cutar da musulmi da riskar da wahala a gareshi.
Kamun Allah ga bayinsa.
Kamun Allah ga bayinsa.
Attribution
[Abu Dawud da Tirmizi da Ibnu Majah da Ahmad ne Suka Rawaito shi]
Categories
Share
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

