HadeethEnc · 1.25.0
Duk wanda ya mutu yana da azumi, waliyyinsa zai yi azumi a madadinsa”.
Available translations
Choose an available translation of this Hadeeth
01
Hadeeth text
Daga Abu Buraida Allah ya yarda dashi daga Manzon Allah tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi ya ce:
02
Explanation
A’isha, Allah Ya yarda da ita, ta sanar da cewa Annabi –sallal Lahu alaihi wa sallama- ya umarci waliyyin wanda ya mutu, kuma shi ke da alhakin azumin da ake nema na alwashi, ko kaffara, ko ramuwar Ramadhan, don yin azumi a madadinsa. Domin bashi ne yake binsa, danginsa ma sun fi shi iya biyansa Saboda alheri ne a gare shi, alheri da haɗi, kuma wannan abin kyawawa ne, ba tabbatacce ba.
Attribution
[Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Categories
Share
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

