Babu sauran Hijira bayan ancigarin Makka da yaki sai dai akwai Jahadi da Niyya, kuma idan aka nemi ku futo yaki to futo
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abdullahi Dan Abbas Allah ya yyarda da shi ya ce: Manzon Allah ya ce Ranar bude Makka: "Babu sauran Hijira bayan ancigarin Makka da yaki sai dai akwai Jahadi da Niyya, kuma idan aka nemi ku futo yaki to futo, kuma ya ce: Ranar bude Lallai cewa wannan garin Allah ya haramta shi tun ranar da ya halicci sama da kasa, kuma yana nan da haramcin yana nan har zuwa ranar Alkiyama, kuma cewa ba'a taba halattawa wani ba shi kafin ni, kuma ba'a halatta mun ba nima sai dan wani lokaci ne na dan rana, kuma haramce da haramtawar Allah har zuwa ranar Alkiyama, ba'a tunbuke kayarta, kuma ba'a korar farautar ta kuma ba'a tsintar tsintuwar ta sai ga wanda zai shelantata, kuma ba'a yankar ciyawarta, sai Abbas ya ce ya Manzon Allah sai dai Jemarsa ko; domin dashi mutane suke rufin dakinsu da dangarsu? sai ya ce Sai Jemarsa".
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

