Manzon Allah -tsira da aminci su tabbata a gare shi-yana numfashi wajen shan ruwa sau uku
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Anas Dan Malik - Allah ya yarda da shi - ya ce:"Manzon Allah -tsira da aminci su tabbata a gare shi-yana numfashi wajen shan ruwa sau uku"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

