Mazon Allah -tsira da amincin Allah- ya ji hayaniyar rigima a kofar gidansa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Ummusalama -Allah ya yarda da ita- cewa Manzon Allah tsira da aminci su tabbata agare shi ya ji hayaniyar husuma a kofar gidnsa sai ya fito wajen su, yace: "ku saurara lallai Ni mutum ne, tana yiwuwa masu husuma su zo min,kuma waninku ya fi wani iya magana, sai na yi tsammani shi ne mai gaskiya sai in bashi gaskiya to duk wanda na bashi gaskiya, alhali ba shi ne mai gaskiya ba, to ya sani yankin wuta ne, ko ya dauka ko ya bari,
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

