Ni nasan in kina farin ciki dani, kuma haka idan kina fushi da ni
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An karvo -Allah ya yarda da ita- ta ce: Manzon Allah SAW ya ce: "Ni nasan in kina farin ciki dani, kuma haka idan kina fushi da ni" sai ta ce: sai na ce: ta yaya kake gane hakan ? sai ya ce: "Idan kina farin ciki sai kice a'a na rantse da Muhammad kuma idan kina fushi da ni sai ki ce na Rantse da ubangijin Ibrahim" sai ta ce: na ce: Ey wallahi haka ne ya Manzon Allah, bana qauracewa sai sunanka
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

