An tambayi Aisha: abunda manzon Allah yake aikatawa a cikin gidansa? sai ta ce: Kamar kowane Mutum yana cire abunda ya ke cikin tufarsa mara kyau kuma yakan tasti nonon Akuyarsa, kuma yana yiwa kansa da kansa Hidima
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- cewa ita An tambayeta game da: abunda manzon Allah yake aikatawa a cikin gidansa? sai ta ce: Kamar kowane Mutum yana cire abunda ya ke cikin tufarsa mara kyau kuma yakan tasti nonon Akuyarsa, kuma yana yiwa kansa da kansa Hidima
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

