Lallai Allah ya sanya Gaskiya a kan Harshen Umar da zuciyarsa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Ibn Umar -Allah ya yarda da su- cewa manzon Allah SAW ya ce: Lallain Allah ya sanya Gaskiya a Harshen Umar da kuma Zuciyarsa" Kuma Ibn Umar ya ce: Babu wani abu da zai sauka ga Mutane su faxi wani abu a cikinsa, kuma Umar yace wani abu a cikinsa: sai Qur'ani ya sauka a cikinsa daidai da abunda umar ya ce
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

