Cewa wata Baiwa an same ta an mata rotse akanta a tsakanin Duwatsu biyu
An rawaito daga Anas Bn Malik –Allah ya yarda das hi- ya ce: “Cwa wata baiwa an sameta an rotse mata kai a tsakanin Duwatsu biyu, sai aka ce waye yai miki wannan ? wane da wane ne? har aka fadi wani Bayahude, sai ta tayi nunin E da kanta, Sai Annabi SAW ya yi Umarci da…

