Babu Wani Musulmi da 'Yayansa Uku zasu Rasu waxanda basu Balaga ba sai Allah ya shigar da shi Al-janna saboda falalar rahamarsa gare su
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Anas -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce: "Babu Wani Musulmi da 'Yayansa Uku zasu Rasu waxanda basu Balaga ba sai Allah ya shigar da shi Al-janna saboda falalar rahamarsa gare su"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

