Lallai cewa Abdullahi bn Abi Aufa yayi Kabarbaru Hudu a jana'izar 'ya mace, don haka sai ya tashi bayan ta hudu abunda yake tsakanin Kabbarorin biyu yana neman gafararta sai ya yi addu'a, sannan ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare sh - ya kasance yana yin hakan
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abdullah bn Abi, yardar Allah ta tabbata a gare su, ya ce: "Lallai cewa Abdullahi bn Abi Aufa yayi Kabarbaru Hudu a jana'izar 'ya mace, don haka sai ya tashi bayan ta hudu abunda yake tsakanin Kabbarorin biyu yana neman gafararta sai ya yi addu'a, sannan ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare sh - ya kasance yana yin hakan": Kuma a wata ruwaya: Ya yi kabbara sau Hudu , sai ya zauna wani lokaci har sai da nayi zaton zai yi kabbara ta biyar ne, sannan ya yi sallama a damansa da hagu. Lokacin da ya tafi, sai muka ce masa: Menene wannan? Ya ce: Ba zan kara muku ba a kan abin da na ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya aikata, ko kuma: Wannan shi ne yadda Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

