Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Ummu Shuraik -Allah ya yarda da ita- Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

