Lallai cewa Manzon Allah SAW ya sunbanci Wata daga cikin Matansa, sannan ya futa Sallah kuma bai sake Alwala ba
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Ura daga Aisha -Allah ya yarda da ita= zuwa ga manzon Allah "Lallai cewa Manzon Allah SAW ya sunbanci Wata daga cikin Matansa, sannan ya futa Sallah kuma bai sake Alwala ba"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

