HadeethEnc · 1.25.0
Kaslon Annabi ya SAW ya fashe sai aka sanya masa wata Sarka ta Azurfa
Available translations
Choose an available translation of this Hadeeth
01
Hadeeth text
An rawaito daga Anas -Allah ya yarda da shi- "Kaslon Annabi ya SAW ya fashe sai aka sanya masa wata Sarka ta Azurfa"
02
Explanation
Annabi ya Kasance SAW yana da Kasko da yake shan ruwa a cikinsa sai ya Huje kuma ya karye sai Annabi ya samu wani guntun Azurfa ya dinke tsakanin tsagar.
Attribution
[Buhari ne ya rawaito shi]
Categories
Share
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

