Lallai ruwa baya yin Najasa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An karvo daga Abdullahi Bn Abbas -Allah ya yarda da su- ya ce: wasu daga cikin Matan Annabi SAW sunyi Wanka a cikin Daro, sai Manzon Allah ya zo zai yi Al-wala daga ciki ko zai yi wanka, sai ta ce da shi: Ya manzon Allah nifa na kasance ina da janaba? sai Manzon Allah SAW ya ce: "Lallai ruwa baya yin Najasa"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

