Idan ka aika karanka na farauta kuma ka ambaci sunan Allah, to abinda duk abinda ya kamo maka
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Adiyyu Dan Hatim ya ce nace: Ya manzon Allah ni ina cuna kare na na farauta, sai ya kamo mun farauta, kuma in ambaton sunan Allah ? sai ya ce: "Idan ka aika karanka na farauta kuma ka ambaci sunan Allah, to abinda duk abinda ya kamo maka" sai nace to idan ya kashe fa? sai ya ce: "kuma koda sun kashe indai ba wani karen ne ya taya shi ba" sai nace da shi: to ni wani lokaci ina jifansa da Mashi kuma in same shi? sai ya ce idan ka jefeshi idan ya same shi da tsinin to kaci in kuma da gorar ne kada kaci, kuma a Hadisin Sha'abi daaga Adiyyu kwatankwacinsa a cikinsa: "sai dai idan karen yaci, idan yaci kada kaci; domin ina tsoron ko yakamawa kansa ne, kuma idan wani karen ya tayata kada kai, domin Bisimillarka ta karenka ce, bakayi akan waninsa ba" kuma a cikin wani Hadisin: "Idan ka aika karanka na farauta kuma ka ambaci sunan Allah, to abinda duk abinda ya kamo maka" acikin wani kuma: "Idan ka jefa kibiyarka to ka ambaci Allah" kuma a cikinsa: "kuma idan ya bace maka kwana daya ko biyu-kuma a cikin wata Riwayar: kwana biyu ko uku- baka samu komai a jikinsa ba sai miki kibiyarka, to kaci idan kaga dama, idan kuma kaganshi ya nitse a ruwa kada kaci; domin baka sani ba ruwa ne ya kashe ba ko mashinka"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

