An saukar min da wasu ayoyi (waɗanda) ba'a taɓa ganin kwatankwacinsu ba ko sau ɗaya, Falaƙi da Nasi
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Uƙubah Ibnu Amir - Allah Ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce mini: «An saukar min da wasu ayoyi (waɗanda) ba'a taɓa ganin kwatankwacinsu ba ko sau ɗaya, Falaƙi da Nasi».
Explanation
Benefits
Kwaɗaitarwa akan neman tsari da su daga dukkan sharruka.
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

