"Duk wanda aka yambaye shi wani ilimi sai ya boye shi to za'a yi masa linzami da shi na wuta a Ranar Alkiyama"
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- cewa Manzon Allah ya ce:"Duk wanda aka yambaye shi wani ilimi sai ya boye shi to za'a yi masa linzami da shi na wuta a Ranar Alkiyama"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

