"Ya Kasance idan ya ga jinjirin wata yakan ce: Ya Ubangiji ka saukar mana shi a gare mu da aminci da kuma Imani"
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Talha Bn Ubaidillah -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi -"Bawa ba zai taba kaiwa Matakin Masu tsoron Allaba har sai ya bar abunda babu laifi a cikinsa, da kuma zaman lafiya da Musulunci, Ubangijinka Allah, Jaririn watan Shiriya da kuma Alkairi"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

