An anbaci Azalu ga Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- sai ya ce: Kuma babu dayanku da ya aikata ta? saboda babu wani rai da Allah ya halitta sai ya halicceta"
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An rawaito daga Abu Sa'id Al-khudri -Allah ya yarda da shi-:An anbaci Azalu ga Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- sai ya ce: Kuma babu dayanku da ya aikata ta? saboda babu wani rai da Allah ya halitta sai ya halicceta"
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

