Ya Manzon Allah, ina da makwabta biyu, to a ba ni wa? Ya ce: «Zuwa ga mafi kusantar su da kai».
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
A hadisin A’isha yardar Allah ta tabbata a gare ta wacce ta ce: Ya Manzon Allah, ina da makwabta biyu, to a ba ni wa? Ya ce: «Zuwa ga mafi kusantar su da kai».
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

