Idan Dayanku Matarsa ta nemi izininsa zuwa Masallaci kada ya hanata;ya ce sai Bilal dan Abdullahi Wallahi sai mun hana su, yace: sai abdullahi ya fuskanto shi, sai ya zage shi zagi sosai, ban taba jin zagi irinsa ba a baya, kuma ya ce: ina baka labari daga Annabi kuma ya ce: Wallahi sai mun hanasu
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Abdullahi Dan Umar daga Annabi: "Idan Dayanku Matarsa ta nemi izininsa zuwa Masallaci kada ya hanata;ya ce sai Bilal dan Abdullahi Wallahi sai mun hana su, yace: sai abdullahi ya fuskanto shi, sai ya zage shi zagi sosai, ban taba jin zagi irinsa ba a baya, kuma ya ce: ina baka labari daga Annabi kuma ya ce: Wallahi sai mun hanasu" a wani lafazin kuma: "Kada ku hana bayin Allah Masallatan Allah"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

