Ko dai ku daidaita sawunku ko kuma Allah ya sassba kamaninku
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Nu'aman Dan Bashir zuwa ga Annabi: "Wallahi ko dai ku daidaita Sahunku ko kuma Allah ya saba tsakanin Fuskokinku" a wata Riwayar kuma: "Manzon Allah ya kasance yana daidaita sawunmu, har kace yana jera tukwane ne, har sai idan cewa yaga lallai mun fahimce shi, sannan ya fito wata rana sai ya tsaya, sai da ya kusa yayi kabbara, sai yaga wani Mutum ya turo kirjinsa waje, sai, Sai ya ce: kodai ku daidaita sahunku ko kuma Allah ya saba tsakanin fuskokinku"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

