Manzon SAW ya aika Rundunar Yaqi zuwa Najd sai Ibn Umar ya futo a cikinta
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Adullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce: "Manzon SAW ya aika Rundunar Yaqi zuwa Najd sai na futo a cikinta, sai muka samo Raquma da da Dabbobi, sai rabon mu ya zamanto Rakuma goma sha biyu, sai Manzon Allah SAW ya qara mana Raqumi xaixai"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

