Cewa Manzan Allah-tsira da Amincin Allah su tabbata agareshi-yayi Zobe na Zinare
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
An karbo daga Abdullahi Dan Umar-Allah ya yarda dasu-"Cewa Manzan Allah-tsira da Amincin Allah su tabbata agareshi-yayi Zobe na Zinare,ya kasance idan zai sashi yana sanya kansa acikin tafinsa,sai Mutane sukai hakan,sannan cewa ya zauna akan Minbari sai ya cireshi yace:Hakika na kasance ina sanya wannan Zoben,kuma ina sanya kansa daga ciki,sai ya yar dashi sannan yace:Na rantse da Allah bazan kara sashi ba har abada sai Mutane suka jefar da Zobunansu".A wani Lafazin"Ya sanya shi a Hannunsa na Dama".
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

