Kowane Manzo yana da mataimaka Mataimakina Al-zubair
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga jabir -Allah ya yarda da su- ya ce Manzon Allah SAW ya ce: "wa zai zo mun da Labarin Mutane ? a Ranar Yaqin ahzab, Zubair ya ce: Ni sannan ya ce: "Waye zai zo mun da labarin Mutane" Zubai ya ce: Ni Sai manzon Allah SAW ya ce: "Kowane Manzo yana da mataimaka Mataimakina Al-zubair"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

