Ki xaukemun wannan labulen naka, saboda hotunan sa suke har yanzu a cikinSallah ta
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
Daga Anas bin Malik - Allah ya yarda da shi - ya ce: Labule ne da A’isha ta ke rufe gefen gidanta, Sai Manzon Allah SAW ya ce: "Ki xaukemun wannan labulen naka, saboda hotunan sa suke har yanzu a cikinSallah ta"
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

