A’isha ta kasance tana kyamar sanya hannunsa a gefensa, sai ta ce: Yahudawa suna aikatawa
Choose an available translation of this Hadeeth
Hadeeth text
A wajen A’isha - Allah Ya yarda da ita - cewa ta kasance tana kiyayya ta sanya hannunsa a kugu, sai ta ce: Yahudawa suna aikatawa.
Explanation
Attribution
Categories
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

