HadeethEnc · 1.25.0
Lallai cewa Manzon Allah SAW ya zauna a Makkah Shekara goma Al-qur'ani ya na Sauka a gare shi, a Madina kuma Shekara goma
Available translations
Choose an available translation of this Hadeeth
01
Hadeeth text
Daga Aisha da Ibn Abbas -Allah ya yarda da su-: "Lallai cewa Manzon Allah SAW ya zauna a Makkah Shekara goma Al-qur'ani ya na Sauka a gare shi, a Madina kuma Shekara goma"
Attribution
[Buhari ne ya rawaito shi]
Categories
Share
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

