HadeethEnc · 1.25.0
Ya kai Jibril na aiko ka zuwa Al-umma Ba'uwa cikinsu akwai Tsohuwa, da Tsoho, da kuma Yaro da baiwa, kuma Mutumin da bai tava karanta wani littafi ba
Available translations
Choose an available translation of this Hadeeth
01
Hadeeth text
Daga Ka'ab -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya gamu da Mala'ika Jibril sai ya ce: "Ya kai Jibril na aiko ka zuwa Al-umma Ba'uwa cikinsu akwai Tsohuwa, da Tsoho, da kuma Yaro da baiwa, kuma Mutumin da bai tava karanta wani littafi ba" ya ce: ya Muhammad lallai Al-qur'ani an saukar da shi kan Harafai Bakwai
Attribution
[Al-Tirmithi Ya Rawaito shi - Ahmad ne ya rawaito shi]
Categories
Share
Share hadeeth
Sharing options · 0 Total shares

